Tehran Majalisar dinkin duniya ta bayar da rahoton cewa, akwai babbar barazanar yunwa da ke a kasar Yemen, da ke bukatar daukar matakin gaggawa.
Lambar Labari: 3485549 Ranar Watsawa : 2021/01/12
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Masar ta bayar da kyautar kwafin kur’ani mai tsarki da aka tarjama a cikin harshen Indonesia ga ofishin jakadancin kasar.
Lambar Labari: 3485548 Ranar Watsawa : 2021/01/12
Tehran (IQNA) Malamin kirista Wesam Abu Naser malamin kiristoci a Lebanon ya bayyana cewa, musulmi da kirista sun yi imani da batun dawowar Isa (AS)
Lambar Labari: 3485504 Ranar Watsawa : 2020/12/29
Tehran (IQNA) an gudanar da jerin wano a Italiya domin nuna adawa da shirin Isra’ila na mamaye yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3484954 Ranar Watsawa : 2020/07/05
Tehran (IQNA) Dan sheikh Jamal Qutub ya sanar da cewa mahaifinsa ya rasu a jiya.
Lambar Labari: 3484711 Ranar Watsawa : 2020/04/14